WELCOME TO SAMNIYA REPORTERS

LABARAN DUNIYA

YANZU-YANZU: Majalisar Dattijai Ta Kafa Kwamitin domin bincike kan dokar sake Fasalin Harajin Tinubu

Majalisar dattawa ta kafa wani kwamiti karkashin jagorancin shugaban marasa rinjaye, Sanata Abba Moro (PDP Mai wakiltar Benue ta Kudu) don magance matsalolin da ke tattare da batun sake fasalin haraji tare da gabatar da rahoto ga kwamitin baki daya kafin Majalisar ta saurari kudirin.

Me zaku ce?

Show More

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button