WELCOME TO SAMNIYA REPORTERS

LABARAN DUNIYA

Ɗan Majalisar Tarayya Abdulmumini Jibrin Kofa daga Kano ya ƙalubalanci Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum

Ɗan Majalisar Tarayya Abdulmumini Jibrin Kofa daga Kano ya ƙalubalanci Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum da ya bayyana kason da jihar ke karɓa, bayan gwamnan ya soki tsarin sabunta haraji na gwamnatin Shugaba Tinubu inda yace indai tsarin ya tabbata sai biyan mafi ƙarancin albashi ya gagari su.

Show More

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button